Musulmai sun yarda da cewa, Annabi na farko kuma shin mutum na farko da aka fara halitta Adam, wanda Allah Madaukakin Sarki ya halitta. Mafi yawan wahayoyi daga cikin 48 na Annabawa a Yahudanci da Annabawa a Kiristanci anfadesu a Qurani saidai da an bananci kadan, misali, Ilyas ana kiransa da (Elisha) from yahudanci, (Hiob) Shine Ayyub, Isah kuma Isa, da sauransu. Bei Torah da akaba Annabi Musa ana kiranta daTorah da musulunci kuma Taurat, (Psalmen) da akaba Annabi Dawuda) itace Zabura sukuma suke kira da (Zabur), sai littafin annabi Isah itace Injila (Das Evangelium).[1]
Wanda ya banbanta a addinin musulunci Shine Annabi Muhammad ibn ʿAbdullāh, wanda musulmai suka yarda da Shine „Cikamakon Annabawa“ (Khatam an-Nabiyyin, wato. Annabin karshe); Kuma Quran ne aka saukar Masa amma ba bashi ya rubuta ta ba,[6] Musulmai sun yarda da cewar itace littafin karshe kuma ita Allah madaukaki ke tsare ta, daga samun wani canji, ragi, kari ko kutse akikin ta, Annabi Muhammad strahle manzo kuma annabin karshe.
Aktualisiert am
01.03.2024